Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan rahoton kisan mutane sama da 9,000 a Yammacin Afirka

Wallafawa ranar:

Rahoton hadin-gwiwa da wasu kungiyoyin kare hakkin dan adam suka fitar na nuni da cewa sama da mutane dubu 9 da 800 ne aka kashe ba tare da sun aikata wani laifi ba a cikin shekara ta 2021 a yankin Yammacin Afirka.

Yadda aka yi jana'izar manoman da mayakan Boko Haram suka yiwa kisan gilla a yankin Zabarmari.
Yadda aka yi jana'izar manoman da mayakan Boko Haram suka yiwa kisan gilla a yankin Zabarmari. REUTERS/Ahmed Kingimi
Talla

Rahoton, wanda aka fitar 10 ga watan disamba da ke matsayin ranar kare hakkin dan adam a duniya, ya bayyana Najeriya, Nijar da kuma jamhuriyar Benin a matsayin wadanda aka fi cin zarafin dan adam a cikinsu.

Shiga alamar sauti domin sauraron Hauwa Muhammad cikin shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.