Ra'ayoyin Masu Saurare kan tsawaita wa'adin 'yan sandan Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:11
Hukumar Kula da aikin dan Sanda a Najeriya ta ce sam ba ta goyon bayan tsawaita wa’adin aikin jami’an da shekarunsu suka kai na yin ritaya saboda zabubukan da za a yi a bana ba.
Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ministan ‘yan sandan kasar ke cewa babban sufeton ‘yan sanda ba zai yi ritaya bayan cika shekaru 60 a duniya ranar 1 ga watan maris mai zuwa ba sai ya cika shekaru hudu a kan mukaminsa.
Me za ku ce a game da wannan takkadama da ke faruwa a daidai lokacin da ake shirin gudanar da zabubuka a Najeriya?
Ko wane tasiri wannan takkadama za ta iya haifarwa zabubuka za a yi a kasar?
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Hauwa Mohammed.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu