Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan kin amincewa da tayin kasashen Burkina Faso, Guinea da Mali da AU ta yi
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:18
Kungiyar Tarayyar Afirka da ta Ecowas, sun ki amincewa da bukatar hadin-gwiwa da kasashen Burkina Faso, Guinea da kuma Mali suka gabatar suna neman a ba su damar taka rawa a cikin wadannan kungiyoyi biyu.
Talla
An dai dakatar da wadannan kasashen daga kungiyoyin ne bayan da sojoji suka aiwatar da juyin mulki.
Shiga alamar sauti domin sauraron Hauwa Muhammad cikin shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu