Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan furucin tsohon shugaban Najeriya Obasanjo game da zaben kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 13:06
Dai dai lokacin da hukumar INEC ke ci gaba da tattara sakamakon zabe a Najeriya, wasu jam’iyyu sun fice daga dakin tattara sakamakon zaben saboda zargin hukumar da kin sanya sakamakon a rumbunan adana bayananta, yayinda a bangare guda tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ke kira da soke zaben wasu yankunan kasar batuun da tuni gwamnatin Tarayya ta gargade shi kan yunkurin tayar da hankula.
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Hauwa Muhammad ta gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu