Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan sanar da sakamakon zaben shugabancin Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:21
Shirin na wannan rana ya mayar da hankali ne kan samun nasara da jam'iyya mai mulkin Najeriya tayi a zaben shugabancin kasar da aka gudanar ranar 25 ga watan Fabrairu, inda Bola Ahmed Tinubu tuni ya karbi takardar shaidar lashe a wwannan zabe da yammacin ranar Laraba.
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Hauwa Muhammad ta gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu