Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Al'ummar na ci gaba da koka wa kan tsadar man fetur

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta bakin ministan kudi, ta ce za ta kammala janye tallafin man fetur kafin karshen wa’adin mulkin shugaba Muhammadu Buhari. 

Karancin man fetur da kuma tsadarsa na ci gaba da ta'azzara a Najeriya, kasar da ke takama da arzikin man fetur.
Karancin man fetur da kuma tsadarsa na ci gaba da ta'azzara a Najeriya, kasar da ke takama da arzikin man fetur. REUTERS/Mohamed Abd El Ghany
Talla

Alkaluma na nuni da cewa akalla Naira bilyan 250 ne gwamnati ke kashewa a matsayin tallafin mai kowane wata, amma duk da haka yau kusan watanni 6 kenan ana fama da karancin wannan makamashi a sassan kasar. 

Haka zalika al'ummar kasar na ci gaba da koka wa da tsadar man da kuma karancin sa a gidajen mai da ke sassan Najeriya.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Oumarou Sani ya gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.