Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Yadda mata suka rasa manyan mukamai a siyasar Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 14:39
A Najeriya, kaso 96% na matan da suka tsaya takarar neman mukamai daban daban a zabukan da suka gabata ne suka sha kaye.
Talla
A jimilce, mata dubu 1 da 553 ne suka tsaya takarar neman mukamin shugabancin kasa,gwamnoni da kuma majalisun tarayya, to sai dai 96% sun sha kashi a hannun takwarorinsu maza.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu