Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

'Yan Najeriya na kokawa kan kawo karshen tallafin man fetur

Wallafawa ranar:

Bolo Ahmed Tinubu, wanda aka rantsar jiya litinin a matsayin shugaban Najeriya na 16, ya tabbatar da kawo karshen tallafin man fetur tare da sanar da shirin kafa hukumar kayyade farashin kayan abinci a kasar. 

Shugaba Bola Ahmed Tinubu na mika gaisuwa da dandazon mahalarta bikin rantsar da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu na mika gaisuwa da dandazon mahalarta bikin rantsar da shi. REUTERS - TEMILADE ADELAJA
Talla

A jawabin da ya gabatar wajen bikin rantsar da shi, shugaba Tinubu, ya ce zai sake yi nazara a game da siyasar sauya takardar kudin kasar wato Naira, da yaki da ayyukan ta’addanci da kuma rage kaifin talauci a tsakanin ‘yan kasar. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin da Muhammad Salissou Hamissou ya gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.