Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin jama'a kan nadin sabbin hafsoshin tsaron Najeriya

Wallafawa ranar:

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya nada sabbin shugabannin hukumomin tsaron kasar da suka hada da sojoji, ‘yan sanda, kwastam da dai sauransu. 

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu. © Temilade Adelaja / Reuters
Talla

Lura da cewa mafi yawa daga cikin mutanen da aka nada kan wadannan mukamai sanannu ne a Najeriya, me za ku ce a game da cancanta ko kuma rashin cancantarsu? 

Wane nauyi ya rataya a wuyansu domin samar da tsaro a kasar wadda ta share tsawon shekaru tana da fama da ayyukan ta’addanci, garkuwa da mutane, fashi da makamai a kan ruwa da kuma kan tudu? 

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.