Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Tsaro: An sanya dokar hana fita a jihar Filaton Najeriya

Wallafawa ranar:

Mahukuntan jihar Filato da ke tarayyar Najeriya, sun sanar da sanya dokar takaita zirga-zirga ta sawon sa'o'i 24 a yankin karamar hukumar mangu, biyo bayan sabbin hare-haren da aka kai cikin karshen makon da ya gabata, wanda ya haddassa asarar rayukan fararen hula.

Jihar Filato na daga cikin jihohin da ke fama da rikicin kabilanci a Najeriyar.
Jihar Filato na daga cikin jihohin da ke fama da rikicin kabilanci a Najeriyar. © guardian
Talla

Wannan rikici ya haifar da firgici a zukatan mutanen yanki, inda tuni da dama suka fara tserewa domin neman mafaka a makwabtan jihohi.

Abin tambayar sshine, ko ta yaya za a kawo karshen rikicin kabilanci a jihar Filato da ke ci gaba da lakume rayukan jama'a?

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Ahmad Alhassan ya gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.