Halin da ake ciki a Libya bayan ambaliyar da ta kashe dubban mutane a kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:25
Shirin Ra'ayoyin Masu Sauraro na wannan rana ya bai wa masu sauraro musamman wadanda ke zauna a Libya, damar bayar da karin bayani kan halin da ake ciki dangane da ci gaba da gudanar da ayyukan ceto, yayin da kasashen duniya ke kan isar da kayayyakin agaji ga dubban mutanen da suka tagayyara sanadiyyar ambaliyar ruwa da ta afka wa wasu yankunan kasar Libya.
Shirin ya kuma nemi ji daga masu sauraro ko watakila iftila’in ambaliyar ruwan da ta auku a Libya zai iya kasancewa silar samar da hadin-akai a tsakanin bangarori da ke hamayya da juna a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu