Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan yadda kungiyar ta'addanci ta Ansaru ke zawarcin matasa a Najeriya

Wallafawa ranar:

A daidai lokacin da hukumomin tsaro ke cewa suna kokarin kawar da ayyukan ta’addanci a Najeriya, wasu bayanai na cewa yanzu haka kungiyar nan mai suna Ansaru, na zawarcin matasa ne domin mara ma ta baya musamman a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna. 

Wani taron mayakan ta'addanci a Najeriya kenan.
Wani taron mayakan ta'addanci a Najeriya kenan. AFP - HO
Talla

Abin tambayar shine, lura da girman wannan barazana, shin ko wadanne matakai suka kamata a dauka don hana matasa fadawa tarkon irin wadannan kungiyoyi? 

La'akari da irin halin da jama’a ke rayuwa a irin wadannan yankuna, anya za su iya juya baya ga bukatar kungiyar ta Ansaru? 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.