Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan gargadin Kungiyar Oxfam game da dumamar yanayi

Wallafawa ranar:

Kungiyar Agaji ta Oxfam ta bayyana damuwa a kan yadda manyan kamfanonin kasashen duniya suka sake kara yawan sinadaran hayakin da suke fitarwa wadanda ke gurbata muhalli, wanda kungiyar tace ya karu da kashi 16 daga shekarar 2019 zuwa yanzu. 

Yadda gobarar daji ta aukawa yankin Altura da ke gabashin Spain, ranar 19 ga Agusta, 2022.
Yadda gobarar daji ta aukawa yankin Altura da ke gabashin Spain, ranar 19 ga Agusta, 2022. AP - Alberto Saiz
Talla

Abin tambayar shine, wacce shawara ya kamata a bai wa kasashe masu arziki kan hanyoyi da za a bi wajen shawo kan wannan matsala da Dumamar Yanayi? 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin, tare da Usman Tunau.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.