Kan irin rawar da Turkiyya ke takawa a rikicin Gabas ta tsakiya
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:06
Turkiya na ci gaba da taka muhimmiyar rawa wajen ganin an samu masalaha a rikice-rikicen da ke faruwa a Gabas ta Tsakiya, tare da samarwa ‘yan gudun hijira mafaka a kasarta
Zalika, duniya ta ga irin gagarumar rawa da ta taka wajen tsugunar da ‘yan gudun hijirar da ke tserewa daga Syria sakamakon yakin da ake yi a kasar, a yayin da a wannan karon ta kawo dauki ga wadanda suka jikkata a rikicin Gaza ta wajen samar musu wajen da za a kula da su a Masar da kuma kasarta.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu