Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan cika shekaru 10 da sace daliban Chibok da Boko Haram ta yi

Wallafawa ranar:

Yayin da aka cika shekaru 10 da sace dalibai a makarantar sakandiren 'yan mata da ke garin Chibok a jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, har yanzu akwai matan kusan 100 da ke tsare a hannun mayakan Boko Haram da suka yi garkuwa da su.

Wasu daga cikin daliban makarantar sakandiren Chibok kenan, da Boko Haram suka sace a shekarar 2014
Wasu daga cikin daliban makarantar sakandiren Chibok kenan, da Boko Haram suka sace a shekarar 2014 © The Guardian Nigeria
Talla

Gwamnatin kasar dai na ci gaba da ikirarin cewa, tana iya bakin kokarinta wajen ganin an sako sauran 'yan matan da ke hannun mayakan.

Abin tambayar ita ce, wannen hali iyayen yara da ke hannun mayakan ke ciki?

Yaya makomar ilimi take a Najeriya, tun daga lokacin da Boko Haram suka kafa tarihin sace dalibai kawo yanzu?

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.