Wasanni
Hasashen masana kan kungiyoyi 4 da suka rage a gasar zakarun Turai ta bana
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:02
Shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi nazari ne game da wasan matakin daf da na karshe zagaye na biyu na gasar neman cin kofin zakarun Turai inda kallo ya koma sama kan yadda zata kaya tsakanin Chelsea ta Real Madrid.
Talla
Shirin ya kuma duba sabuwar gasar Super League da ya gamu da cikas daga magoya bayan wasanni dake zargin attajirai na shirin mamaye harkokin kwallon kafa a duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu