Wasanni
Shirin tunkarar gasar cin kofin Duniya ta Mata a Australia da New Zealand
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:57
Shirin Duniyar wasanni tare da Khamis Saleh, a wannan makon ya mayar da hankali ne kan shirye-shiryen gasar lashe kofin duniya ta Mata da kasashen Australia da New Zealand za su karbi bakunci.
Talla
Gasar lashe kofin duniya ta mata da hukumar kula da kwallon kafa ta duniya FIFA ke shiryawa, an faro tane a shekarar 1991, kuma tawagar kasashe 24 ta manyan ‘yan wasan kwallon kafar mata ke bugawa a wancan lokacin.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.............
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu