Isa ga babban shafi
Wasanni

Kungiyoyin kwallon kafa na ci gaba da shirin tunkarar gasar Primiyar Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin duniyar wasanni na wannan mako ya mayar da hankali ne kan yadda kungiyoyin kwallon kafa na arewacin Najeriya suka fara buga wasannin share fagen tunkarar gasar Primiyar kasar na bana.

Har yanzu dai hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya bata sanya lokacin da za'a fara gasar ba, bayan da ta dage daga ranar 9 ga watan Satumbar da muke ciki.
Har yanzu dai hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya bata sanya lokacin da za'a fara gasar ba, bayan da ta dage daga ranar 9 ga watan Satumbar da muke ciki. REUTERS/Nigel Roddis
Talla

Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare Khamis Saleh

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.