Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Tattaunawar karshen Mako akan Zaben Faransa
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
Shirin tattaunawar Karshen Mako ya tattauna ne game da zaben Faransa da aka gudanar zagaye na farko a ranar Lahadi 22 ga watan Mayu. 'Yan takara 10 ne suka fafata cikinsu har da Shugaba mai ci Nicolas Sarkozy.