Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayi: Zaben shugaban kasa a Algeria
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:00
A yau Alhamis ‘yan kasar Algeria za su kada kuri’un su a zaben shugaban kasa, inda Shugaba mai ci Abdelaziz Bouteflika, ke kokarin ci gaba da zama a kan karagar mulki a wa’adi na hudu, zaben da ‘yan adawa ke kiran mutanen kasar su kauracewa.