An haramtawa jami'an sa kai zuwa wuraren zabe a Najeriya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta haramtawa jami'an sa kai shiga wuraren da ake gudanar da zabe a jihar Adamawa, yayin da suke kokarin bada gudun mowa wajen dakile ayyukan tayar da kayar baya a Arewa maso Gabashin kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Ahmad Alhassan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu