Isa ga babban shafi
Girka

Majalisar Girka ta amince da harajin gidaje

Majalisar Kasar Girka, ta amince da shirin karbar harajin gidaje, matakin da ya samu mummunar suka daga al’ummar kasar, wadanda suka shiga zanga zanga, don nuna adawa da shirin.Wannan mataki yana daga cikin Sharuddan da kungiyar kasahsen Turai ta tsara, kafin sake tallafawa kasar Girka.Ministan kudin Girka, Evangelos Venizelos, yace abinda ke gaban su, shine cim ma muradin kasafin kudin bana da badi. 

Ministan kudin kasar Girka Evangélos Vénizélos
Ministan kudin kasar Girka Evangélos Vénizélos Reuters/Yiorgos Karahalis
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.