Isa ga babban shafi
FARANSA

Socialist zata sake gudanar da zaben fitar da gwani

Jam’iyyar Gurguzu ta Socialists a kasar Faransa, zata sake gudanar da zaben tsayar da ‘Yan takara, zagaye na biyu a karshen wanna makon, sakamakon rashin samun gwani a zaben da aka yi.Francois Hollande, wanda ya samu kashi 39, zai kara ne da Martine Aubry, da ta samu kashi 31, don tsayar da wanda zai kalubalanci shugaba Nicolas Sarkozy a zabe mai zuwa. 

François Hollande da Martine Aubry, 'yan takarar neman kujerar shugaban kasa karkashin Jam'iyyar Socialist
François Hollande da Martine Aubry, 'yan takarar neman kujerar shugaban kasa karkashin Jam'iyyar Socialist AFP
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.