Isa ga babban shafi
CAN 2013

‘Yan wasan Eagles na Mali

Kasar Mali tana cikin kasashen da za su haska a gasar cin kofin Afrika duk da gwabza yakin da ake yi a cikin kasar. Sau Bakwai ne ake damawa da ‘Yan wasan Eagles na Mali a gasar.

Dan wasan kasar Mali  Seydou Keita tare da abokan wasan shi a lokacin da suke horo a Port Elizabeth
Dan wasan kasar Mali Seydou Keita tare da abokan wasan shi a lokacin da suke horo a Port Elizabeth RFI / David Kalfa
Talla

Mali ita ce kasa ta Uku a Afrika amma kasa ta 25 a duniya.

Seydou Keita tsohon dan wasan Barcelona shi ne zai jagoranci tawagar Eagles na Mali da suka hada da Modibo Maiga da Mahamadou N'Diaye da Mamadou Samassa da Abdou Traore

A bana an hada Mali wasa rukuni daya da Ghana da Nijar da kuma Jamhuriiyar Congo a zagayen farko.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.