Isa ga babban shafi
Wasanni

Shirye shiryen kasashen Afrika na zuwa gasar cin kofin duniya

Wallafawa ranar:

Kasashen Afrika guda biyar da suka hada da Najeriya, Ghana, Kamaru, Algeria da Cote d'Ivoir na ci gaba da shirye shirye fara karawa a gasar cin kofin duniya da za a yi a Brazil. Kan wannan batu shirinmu na Dunitar Wasanni zai tattauna kamar yadda za ku ji tare da Mahmud Lalo.

'Yan wasan kasar Ghana
'Yan wasan kasar Ghana REUTERS/Toussaint Kluiters/United Photos
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.