Yanzu haka dai, ana ci gaba da gudanar da gasar cin kofin kwallon kafar Mata na duniya a kasar Canada, inda kungiyoyin kwallon kafar daga bangarori daban daban na duniya ke ci gaba da fafatawa.
Talla
A kan haka ne, Abdurahaman Gambo Ahmad, ya shirya wannan shiri da zaku ji, kan wannan kwambala da ake yi a kasar ta Canada, ganin yadda ba a cika daukar gasar da muhimmanci ba a tarayyar Najeriya, asha saurare lafiya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu