Isa ga babban shafi
Wasanni

Gasar neman kofin zakarun Afirka a fagen Kwallon kafa na shekara ta 2018

Wallafawa ranar:

Hukumar kwallon kafa Caf ta fitar da jadawalin yadda kungiyoyi za su kara da junan su.A cikin shirin Duniyar wasanni tareda Abdoulaye Issa zaku ji ta yadda hukumar kwallon kafa ta tsara yadda wasannin zasu gudana.

Tambarin hukumar kwallon kafa Caf ta Afirka
Tambarin hukumar kwallon kafa Caf ta Afirka RFI Kiswahili
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.