Isa ga babban shafi
wasanni

Tawagar FIFA ta isa Moroko

Kwararru daga FIFA sun isa a Moroko da sanyin safiyar yau Talata domin tantance shirin da kasar ke yin a daukar bakuncin gasar cin kofin kwallon kafa ta Duniya.

Un match entre  La Corée du Sud et les Philipines lors de la demi-finale de Coupe d'Asie féminine AFC, au stade international d'Amman, le 16 avril 2018.
Un match entre La Corée du Sud et les Philipines lors de la demi-finale de Coupe d'Asie féminine AFC, au stade international d'Amman, le 16 avril 2018. ©Khalil MAZRAAWI/AFP
Talla

A kasar Moroko an bayyana cewar tuni da mambobin tawagar Hukumar kwallon Kafa ta Duniya wato FIFA suka sauka a kasar domin aikin tantancewa da za’a yi a cikin kwanaki 3 bisa tabbacin ko kasar da ke a yankin Arewacin Afruka ta iya yin shirin karbar bakuncin wasar gasar kwallon kafa da ake shirin yi a shekarar 2026.

Mambobin kwamitin su 5 na sirin fara aikinsu ne yau Talata inda za su ziyarci filayen wasanni, da da kayan horasda ‘yan wasa, da kuma wurarenda aka diba domin gudanar da wasannin kazalika da cibiyoyin watsa labarai dangane da gasar da za’a gudanar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.