Arsenal na son cike gurbin Aubameyang da Rashford
Rahotanni daga Ingila sun ce Arsenal na son maye gurbin tsohon tauraronta Aubameyang da fitaccen dan wasan gaba na kungiyar Manchester United.
Wallafawa ranar:
Talla
Jaridar Mirror da ke Ingila ta ruwato cewar, Arsenal na shirin tunkarar dan wasan United Marcus Rashford domin ganin yiwuwar kulla yarjejeniya da shi.
Yunkurin na Arsenal na zuwa ne a daidai lokacin da ake hasashen cewa akwai karin ‘yan wasan gaba da kungiyar ka iya rasawa a karashen akkar wasa ta bana, wadanda suka da Alexandre Lacazette da Eddie Nketiah.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu