Syria
Kawayen Syria suna taron yadda za a kawo karshen rikicin Syria
A yau Laraba ne kuma gungun kasashen da suke kiran kansu kawayen Syria za su gudanar da taro a amman domin tattauna hanyoyin kawo karshen zubar da jinni a Syria.
Wallafawa ranar:
Talla
Manyan kasashen kuma sun hada da Birtaniya da Masar da Faransa, Jamus, Italiya, Jordan, Qatar, Saudi Arabia, Turkey, Daular larabawa da kuma Amurka.
Sai dai kuma ‘Yan tawayen Syria sun ce suna bukatar babban batun taron ya kasance hanyoyin da Shugaba Bashar Assad zai yi murabus.
Abdullaye Issa ya hada mana Rahoto akai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu