Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Tattaunawa da Ra'ayoyin masu saurare kan batun kin biyan albashin ma'aikatan da wasu gwamnonin Najeriya ke yi
Wallafawa ranar:
Kunna - 14:44
Shirin Ra'ayoyin masu saurare a yau Laraba tare da Abdoulayi Issah ya bai wa masu saurare damar tofa albarkacin baki kan yadda shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna bacin rai game da yadda gwamnonin jihohin kasar ke gaza biyan albashin ma'aikata, maimaikon haka zai su rika almubazzaranci da kudaden da ake ba su.