Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu saurare kan dawowar tsohon shugaban 'yan tawayen Jamhuriyyar Demokradiyyar Congo gida

Wallafawa ranar:

Shirin ra'ayoyin masu saurare tare da Zainab Ibrahim ya baku damar tofa albarkacin baki kan dawowar madugun 'yan tawayen Jamhuriyyar Demokradiyyar Congo Jean Perri Bembe gida kinshasa a jiya Laraba.

A jiya ne tsohon shugaban 'yan tawayen na Jamhuriyyar Demokradiyyar Congo ya iso gida Kinshasa bayan wanke shi da kotun ICC.
A jiya ne tsohon shugaban 'yan tawayen na Jamhuriyyar Demokradiyyar Congo ya iso gida Kinshasa bayan wanke shi da kotun ICC. Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.