Isa ga babban shafi
Mali

wata cuta mai kama da Ebola ta bulla a kasar Mali

Hukumomi a kasar Mali sun tabbatar da cewa akwai mutane biyu da suka kamu da muguwar cutar nan ta Ebola mai sa jini ya yi ta fita ta kowace kafa na jikin bil’adama. 

Jami'in kiwon lafiya na aiki kan Ebola
Jami'in kiwon lafiya na aiki kan Ebola Tyler Hicks/Liaison
Talla

Yazuwa yanzu hukumomin kasar Guinea inda cutar ta fi barna sun ce mutane 84 ne suka mutu sakamakon cutar.

Ministan Lafiya na kasar Mali Usman Kone ya gaskata cewa masana kiwon lafiya sun dibi jinin mutane uku da ake ganin sun kamu da cutar domin a tafi kasashen waje inda za a yi gwajin sa. Ita dai Mali ta yi makotaka da kasar Guinea Conakry inda aka soma samun labarin bullar cutar a yammacin Afirka.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.