Chadi-Najeriya
Chadi na da sabani da Najeriya akan Boko Haram
Shugaban kasar Chadi, Idris Deby ya ce rashin hada hannu waje guda, na kawo cikas wajen samun nasara dakile ayukan Kungiyar Boko Haram. Deby ya fadi hakan ne a wata ziyara da ya kawo Najeriya a yau litinin.
Wallafawa ranar:
Talla
Jim kadan bayan ganawarsa da Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan a cikin sirri, a Abuja Deby ya ce rashin hadin gwiwa tsakanin sojoji Najeriya da Chadi ya kawo tsaiko a yakin kawar da Boko Haram Wakilin RFI Hausa Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da rahoto daga Abuja.
Rahoto: Chadi na da sabani da Najeriya akan Boko Haram
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu