Isa ga babban shafi
Chadi-Najeriya

Chadi na da sabani da Najeriya akan Boko Haram

Shugaban kasar Chadi, Idris Deby ya ce rashin hada hannu waje guda, na kawo cikas wajen samun nasara dakile ayukan Kungiyar Boko Haram. Deby ya fadi hakan ne a wata ziyara da ya kawo Najeriya a yau litinin.

Shugaba Goodluck Jonathan da Shugaba Chadi Idriss Déby
Shugaba Goodluck Jonathan da Shugaba Chadi Idriss Déby AFP PHOTO / BRAHIM ADJI
Talla

Jim kadan bayan ganawarsa da Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan a cikin sirri, a Abuja Deby ya ce rashin hadin gwiwa tsakanin sojoji Najeriya da Chadi ya kawo tsaiko a yakin kawar da Boko Haram Wakilin RFI Hausa Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da rahoto daga Abuja.

01:31

Rahoto: Chadi na da sabani da Najeriya akan Boko Haram

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.