ECOWAS-MDD
ECOWAS da MDD za su kula da ‘Yan gudun hijira
Hukumar kula da 'Yan gudun Hijira ta Majaliasar Dinkin Duniya da Kotun Kungiyar Kasashen yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO sun sanya hannu kan wata yarjejeniya domin bai wa ‘yan gudun hijrar da suka fito daga yankin Afrika ta yamma wadanda suka zarce miliyan daya da rabi kariya da kuma kulawa. Aikin na bukatar kudi sama da Dalar Amurka miliyan 29, kamar yadda za a ji a wannan rahoto na Muhammd Kabir Yusuf.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni: ECOWAS da MDD za su kula da ‘Yan gudun hijira
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu