Rwanda
Yan Majalisun Rwanda sun amince da wata doka
Majalisar dokokin Rwanda ta amince shugaban kasar Paul Kagame ya sake tsayawa takara karo na uku ta hanyar amincewa da yi wa kundin tsarin mulkin kasar gyara a jiya alhamis.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan Majalisar dai sun amince da hakan ne da gagarumin rinjaye, bisa hujjar cewa milyoyin al’ummar kasar ne ke goyon bayan sake bai wa Kagame damar tsayawa takara a shekara ta 2017.
Ya zuwa yanzu Shugaban kasar bai ce upon ba,yayi da kungiyoyin fararen fula dama yan siyasa suka sa ido da fatan Shugaba Kagame zai yi watsi da wannan bukata ta yan Majalisun kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu