Isa ga babban shafi
Tunisiya

Kura ta lafa a Tunisiya bayan barkewar zanga zanga a kasar

Frayi ministan kasar Tunisiya Habib Essid ya bukaci al’ummar kasar da su kai zukata nesa, mako guda bayan barkewar zanga zangar al’umma kan tsadar rayuwa, irinta mafi muni da akasamu tun bayan abkuwar wace ta assasa juyin juya halin kasashen larabawa a 2011

Conseil des ministres exceptionnel samedi 23 janvier à Tunis, dirigé par le Premier ministre Habib Essid (centre).
Conseil des ministres exceptionnel samedi 23 janvier à Tunis, dirigé par le Premier ministre Habib Essid (centre). FETHI BELAID / AFP
Talla

Habib Essid ya yi wannan kira ne, ba tare da bayyana daukar wasu jerin kwararan matakan magance zaman kashe wondo da cin hanci da rashawar da suka yiwa kasar katutu ba.

Zaman taron majalisar ministocin da aka gudanar a jiya assabar a birin Tunis babban birnin kasar, ya bayyana samun lafawar tarzoma a ko ina cikin fadin kasar ta Tunisiya.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.