Libya
MDD na taro kan hadin kan dakarun Libya
Majalisar dinkin duniya zata shiga zaman tattauna kan Libya a Tunisia, domin gani yiwuwar hada kan dakarun kasar dake da rabuwar kawuna da barazanar mayakan jihadi.
Wallafawa ranar:
Talla
A shekarar da ta gabata ne aka cimma nasara samar da gwamantin hadin kan kasar, sai dai har yanzu gwamantin na kokarin samun cikakken hadin kai da Iko.
A Cewar Jami’in Majalisar a kasar Martin Kobler, har yanzu batun tsaro na cigaba da barazana ga zaman lafiyar kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu