Isa ga babban shafi
Burkina Faso

Burkian Faso ta haramta fitar da jakunan zuwa Asia

Gwamnatin Burkian Faso ta haramta fitar da jakunan kasar zuwa kasahsen Asia inda ake cinikin naman su da kuma fata ganin yadda dabobin ke shirin karewa.

Burkina Faso ta fuskantar karancin Jakunan
Burkina Faso ta fuskantar karancin Jakunan ©AFP/PASCAL GUYOT
Talla

Adama maiga, Daraktan kula da dabbobi a kasar, yace daga ranar 3 ga wanann wata, gwamnatin kasar ta haramta fitar da naman doki da jakuna zuwa kasashen Asia.

Gwamnatin ta kuma ce daga yanzu dole duk wani yanka da za’ayi ayi shi a kwatar da hukuma ta amince da shi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.