Nijar
Ana tsadar Jaki a Nijar
Farashin Jakkai ya yi tashin gauron zabbi a Jihar Maradi ta Jamhuriyar Nijar sakamakon bukatar jakkan da ta karu daga Tarayyar Najeriya, sai dai yawan jakunan da ake fitar da su ya fara tayar da hankulan wasu da ke ganin ana iya fuskantar matsala zuwa gaba wajen samun na aiki. Salisu Isa na Maradi ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Jaki ya yi tsada a Maradi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu