DR Congo
Jean Pierre Bemba ya daukaka karar hukunci shekaru 18 a gidan yari
Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Congo, Jean Pierre Bemba da kotun duniya ta daure shekaru 18 a gidan yari saboda samun sa da laifufukan yaki ya daukaka kara, inda yake cewa shari’ar da ake masa na dauke da kura kurai.
Wallafawa ranar:
Talla
Lauyoyin da ke kare shi, sun ce an gabatar da karar ne ranar 19 ga watan nan, inda suke cewa an ci zarafin sa lokacin wanda ke nuna cewar an ci zarafin sa.
Kotun ta samu tsohon mataimakin shugaban kasar da laifin sanya yara kanana aikin soji, fyade, cin zarafin Bil Adama da kuma hallaka mutane da dama.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu