Ghana
Rahoto kan zaben Ghana
A kasar Ghana ana can ana gudanar da zaben shugaban kasa da kuma na ‘yan Majalisar dokoki, inda mutane 7 ke karawa da juna a zaben shugabancin kasar, da suka hada da shugaba mai ci John Dramani Mahama da kuma babban abokin hamayyarsa Nana Akufo-Addo.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana dai gudanar da zaben a cikin kwanciyar hankali, kamar yadda za ku ji a wannan rahoto da wakilinmu Rilwanullahi Abbas ya aiko ma na daga Accra.
Rahoto kan zaben Ghana
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu