Najeriya
Za a rufe tashar jirgin sama na Abuja
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce, ta kammala duk wani shirye-shirye na rufe fillin Jiragen saman babban Birnin Tarayya, Abuja domin kammala aikin gyaran filin. Sai dai kuma a gefe guda wasu daga cikin kamfanonin jiragen sama sun yi korafin samun raguwar fasinjoji saboda hatsarin hanyar zuwa Kaduna daga Abuja. Kabiru Yusuf daga Abuja ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Za a rufe tashar jirgin sama na Abuja
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu