Isa ga babban shafi
Somalia

Sojin Amurka sun kai sabbin hare-hare kan Al-Shabaab

Kasar Amurka ta kaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan Al-Shabab a kasar Somalia, shi ne karo na biyu cikin wannan wata an Yuli.

Dakarun da Amurka ta aike da su kasar Somalia a watan Afrilu na shekarar  2017 da muke ciki.
Dakarun da Amurka ta aike da su kasar Somalia a watan Afrilu na shekarar 2017 da muke ciki. Kacper Pempel / Reuters
Talla

Mai magana da yawun sojin Amurka dake kula da nahiyar Africa Patrik Barnes, ya ce nan gaba kadan zasu bayyana irin nasarorin da suka samu a harin da suka kai wa mayakan Al-Shabaab.

A cewar Barnes, burin Amurka shi ne taimakawa Somalia domin murkushe ‘yan kungiyar Al-Shabab don kasar ta sami kwanciyar hankali.

Tun a shekara ta 2007 Al-Shabaab da ke alaka da Al-Qa’eda ke fafutukar ganin ta hambarar da gwamnatin Somalia.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.