Isa ga babban shafi
Afirka

Cutar Sida a Afirka

An kawo karshen babban taro karo na 19 a Abidjan na kasar Cote D’Ivoire dangane da cutar Sida dama hanyoyin kawar da kamuwa da ita a Afrika.

Taron Mahiyar Afirka dangane da cutar Sida  a Abidjan
Taron Mahiyar Afirka dangane da cutar Sida a Abidjan ©icasa2017cotedivoire.org
Talla

Taron ya samu halartar masana dama likitoci ya kuma mayar da hankali dama karfafa hanyoyi fadakar da al’uma domin kare kai, tareda yi kira zuwa kungiyoyi na ganin sun maida hankali zuwa mata yan kasa da shekaru 20 dake dauke da kwayar cutar Sida, da mata masu juna biyu a nahiyar ta Afirka.

Mahalarta taron suna san ran ganin an kawo karshen wannan cuta nan da shekara ta 2030,sun kuma bayyana cewa samun wannan nasara sai da hadin kan Shuwagabani, kungiyoyi masu zaman kan su da ma kungiyar nahiyar Afirka .

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.