Kamaru
Kamaru ta tsayar da ranar zaben majalisar dattijai
Gwamnatin kasar Kamaru ta tsayar da 25 ga watan Maris, a matsayin ranar gudanar da zaben ‘yan Majalisar Dattawan kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban kasar Paul Biya, ya sanya hannu kan dokar gudanar da zaben a kananan hukumomi 52, wanda kuma shi ne zaben irin sa na biyu da za’ayi a tarihin kasar.
Majalisar Dattawan Kamaru na da kujerun wakilai 100, kuma shugaba Paul Biya ke nada 30 daga cikin ‘yan Majalisun, yayin da ake zaben 70.
Tsohon alkalin kotun Kolin kasar Clement Atangana zai jagoranci kwamitin bayyana sakamakon zaben.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu