Najeriya
Maharba Masu taya sojoji yaki da Boko Haram sun koka saboda rashin isasun kayan aiki
Duk da irin jajircewa da Maharba suka yi, don yakar kungiyar Boko Haram musamman a shiyar arewa maso gabashin Najeriya, wata babbar matsala da maharban suka ce suna fuskanta ita ce karancin kayan aiki, musamman motoci da kuma makamai.Maharban sun bayyana wannan korafi ne a lokacin taron shekara-shekara da suka gudana, tare a jaddada matsayinsu na ci gaba da yaki da ‘yan kungiyar ta Boko Haram.Daga Yola ga rahoton da wakilinmu Ahmad Alhassan ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04