Afrika
Zanga-zangar adawa da nasara lashe zaben Malawi
Dubban yan kaasr Malawi sun sake gudanar da zanga zanga kan sakamakon zaben shugaban kasar wanda shugaba Peter Mutharika ya samu nasara a watan Mayu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Masu zanga zangar sun yi tattaki a titunan Lilongwe ba tare da fuskantar jami’an tsaro ba, yayin da mutane suka rufe shagunan su da kuma Majalisar dokoki domin kaucewa duk wata barazana.
Daya daga cikin masu zanga zangar, Binto Banda yace kowa a Malawi ya san cewar shugaba Peter Mutharika bai lashe zaben ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu