Chadi
Idriss Deby ya cika shekaru 30 bisa mulkin Chadi
An gudanar da bikin cika shekaru 30 na mulkin shugaba Idriss Deby Itno a kasar Chadi, wanda ya dare mulkin kasar bayan hambarar da gwamnatin shugaba Hissen Habre a shekarar 1990.
Wallafawa ranar:
Talla
Bikin da ake gudanar da shi ko wace shekara a duk fadin kasar, dama ce da ke bada damar yin waiwaye da masu iya magana ke yi wa taken “adon tafiya” kan cigaba da tasirin dimokradiyya a rayuwar al’ummar kasar.
Wakilinmu a kasar ta Chadi Tijjani Mustapha Mahdi ya aiko mana da rahoto.
Rahoto kan bikin cika shekaru 30 Idriss Deby ya yi yana mulkin kasar Chadi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu