Isa ga babban shafi

Shugabanin kabilu sun dawo daga rakkiyar Marshal Khalifa Haftar a Libya

A kasar Libya, shugabanin kabilu dake dafawa babban hafsan sojan kasar Marshal Kahlifa Haftar  sun dawo daga rakiyar tasa. Da dama daga cikin yan kasar ne yanzu ke dakon sunayen yan takara dangane da zaben  ranar 24 ga watan disemban shekarar bana.

Khalifa Haftar Shugaban dakaru dake kokarin kama Tripoli
Khalifa Haftar Shugaban dakaru dake kokarin kama Tripoli - Media Office of the Libyan National Army (ANL)/AFP/Archivos
Talla

Marshal Khalifa Haftar  mai shekaru 77,wanda yayi yunkurin  kama garin Tripoli tareda gundumuwar wasu manyan kasashen Duniya,na tsaka mai wuya a sha’annin da ya shafi shugabancin gabacin kasar ta Libya ,wanda ake kuma sa ran watakila ya shiga fagen siyasa da nufin sake dawo da tagwamashin sa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.